iqna

IQNA

matakan
Jikan Mandela:
Tehran (IQNA) Jikan Nelson Mandela, marigayi shugaban kasar Afirka ta Kudu, kuma jagoran gwagwarmayar yaki da tsarin wariyar launin fata a wannan kasa, ya soki yadda ake musgunawa musulmi a Indiya tare da daukar matakin a matsayin barazana ga sake fasalin mulkin wariyar launin fata.
Lambar Labari: 3487620    Ranar Watsawa : 2022/08/01

Shugaban kasar Iran Sheikh Hassan Rauhani ya zargi kasashen yammacin turai da yada kiyayya ga musulmi ta hanyar siyasarsu.
Lambar Labari: 3483464    Ranar Watsawa : 2019/03/16

Bangaren kasa da kasa, ministan harkokin wajen kasar Rasha Sergey Lavrov ya bayyana birnin Quds a matsayin mabiya addinai da akasa saukar daga sama.
Lambar Labari: 3482628    Ranar Watsawa : 2018/05/03