iqna

IQNA

ireland
Bangaren kasa da kasa, fitacciyar mawaiyar Ireland da ta muslunta ta bayyana cewa daga lokacin da ta karanta kur’ani sai ta fahimc cewa ita musulma ce.
Lambar Labari: 3484029    Ranar Watsawa : 2019/09/08

Bagaren kasa da kasa, jami’an ‘yan sandan Ireland sun shiga gudanar da bincike dangane da cin zarafin wata musulma da wasu matasan yankin suka yi.
Lambar Labari: 3483975    Ranar Watsawa : 2019/08/22

Bangaren kasa da kasa, majalisar birnin Dublin fadar mulkin Ireland ta kada kuri'ar kwace lambar yabo da ta baiwa shugabar kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3482200    Ranar Watsawa : 2017/12/14

Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a yankin Ireland sun gudanar da wani gangami domin nisanta kansu daga kungiyar ta’addanci ta daesh.
Lambar Labari: 3335066    Ranar Watsawa : 2015/07/25

Bangaren kasa da kasa, Wani malami mulsuli a cibiyar Al-mostafa (SAW) a birnin Blancher Dustown a yankin Ireland ya bude wani sabon shafin sadarwa na yanar gizo domin kalubanatantar ‘yan ta’adda.
Lambar Labari: 2763375    Ranar Watsawa : 2015/01/25