Tehran (IQNA) A jiya ne gwamnatin jihar Legas ta ba da umarnin aiwatar da cikakken hukuncin da wata babbar kotu ta yanke wanda zai baiwa dalibai a makarantun jihar damar sanya hijabi don halartar karatu.
Lambar Labari: 3488299 Ranar Watsawa : 2022/12/07
Surorin Kur’ani (37)
Akwai kungiyoyi daban-daban da suke musun Allah ko kadaita Allah; A tsawon tarihi Allah ya azabtar da wasu daga cikinsu, amma ya ba wa wasu dama, amma ya bayyana makomarsu da kuma karshen da ke jiransu domin su yanke wa kansu shawarar ci gaba da tafarkin da suka dauka.
Lambar Labari: 3488062 Ranar Watsawa : 2022/10/24