Tehran (IQNA) Tare da rage takunkumin da aka sanya sakamakon barkewar cutar cututtukan zuciya, kasashen Larabawa daban-daban za su dawo bukukuwan Ramadan na musamman.
Lambar Labari: 3487105 Ranar Watsawa : 2022/03/30
Tehran (IQNA) Ministan harkokin wajen kasar Iran, Hossein Amir Abdollahian, ya bayyana cewa kasarsa a shirye ta ke ta shiga zagayen tattaunawa na biyar da Saudiyya.
Lambar Labari: 3487094 Ranar Watsawa : 2022/03/26
Tehran (IQNA) babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana cewa, Amurka ta yi ta kokarin ganin ta gana da kungiyar Hizbullah a lokuta daban-daban.
Lambar Labari: 3486928 Ranar Watsawa : 2022/02/09
Tehran (IQNA) Hamas ta caccaki kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) kan barin shugaban kasar Isra'ila Isaac Herzog ya ziyarci kasar
Lambar Labari: 3486888 Ranar Watsawa : 2022/01/31
Tehran (IQNA) Marzouk al-Ghanim ya yaba da irin tsayin dakan da mutanen Kudus suke da shi kan wuce gona da iri na yahudawan sahyuniya, yana mai jaddada yadda Kuwait ke ci gaba da goyon bayan al'ummar Palastinu wajen kare hakki nasu.
Lambar Labari: 3486798 Ranar Watsawa : 2022/01/09
Tehran (IQNA) Gwamnatin Kuwait ta haramtawa jiragen ruwa da ke dauke da kayayyakin Isra'ila shiga tashoshin jiragen ruwanta.
Lambar Labari: 3486644 Ranar Watsawa : 2021/12/05
Tehran (IQNA) Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas ta yi kakkausar suka kan kiran da kungiyar Hizbullah ta Lebanon a matsayin kungiyar ta'addanci da Australia ta yi.
Lambar Labari: 3486604 Ranar Watsawa : 2021/11/25
Tehran (IQNA) Wata Jaridar Sahayoniyya a cikin wani rahoto da ta fitar ta tabbatar da rawar da hukumar leken asiri ta gwamnatin Isra'ila ta taka a matakin da Birtaniyya ta dauka kan Hamas a baya-bayan nan.
Lambar Labari: 3486591 Ranar Watsawa : 2021/11/22
Tehran (IQNA) kasashen kungiyar tarayyar turai sun kirayi Isra'ila da ta dakatar da gina matsunnan yahudawa a ckin yankun an Falastinawa.
Lambar Labari: 3486488 Ranar Watsawa : 2021/10/29
Tehran (IQNA) wasu daga cikin kasashen musulmi sun taimaka wajen sake gyarawa ko gina masallatai a Uganda
Lambar Labari: 3486319 Ranar Watsawa : 2021/09/17
Tehran (IQNA) Sheikh Ibrahim Alwazin daya ne daga cikin malaman cibiyar ilimi ta Azhar, wanda ya bayyana cewa, rashin sahihiyar fahimta kan ayoyin kur'ani ne ke wasu shiga ayyukan ta'addanci.
Lambar Labari: 3486289 Ranar Watsawa : 2021/09/09
Tehran (IQNA) wasu daga cikin kayayyakin tarihin musulunci a dakin ajiyar kayan tarihi na Pergamon a kasar Jamus.
Lambar Labari: 3486029 Ranar Watsawa : 2021/06/19
Tehran (IQNA) kungiyar Hizbullah ta aike da sakon taya murnar samun nasara ga al'ummar Falastinu musammnan zirin Gaza.
Lambar Labari: 3485935 Ranar Watsawa : 2021/05/21
Tehran (IQNA) za a fara koyar da wani darasi mai suna harshen kur’ani a jami’ar birnin Sydney na kasar Australia.
Lambar Labari: 3485580 Ranar Watsawa : 2021/01/23
Tehran (IQNA) a yau ne aka cika cika shekaru dari da daya da haihuwar fitaccen makarancin kur’ani mai tsarki da ya shahara a duniya Muhammad Siddiq Minshawi.
Lambar Labari: 3485572 Ranar Watsawa : 2021/01/20
Tehran (IQNA) gwamnatin Qatar ta gina wani katafaren wuri a birnin Doha domin ajiyar tsoffin kayan fasaha na tarihin kasashen musulmi.
Lambar Labari: 3485547 Ranar Watsawa : 2021/01/12
Shugaban kasar Jibouti ya bayyana rashin amincewarsa da matakin da wasu kasashen larabawa suka dauka na kulla alaka da Isra’ila.
Lambar Labari: 3485488 Ranar Watsawa : 2020/12/24
Tehran (IQNA) al’ummomin musulmi da na larabawa na ci gaba da mayar da martani a kan gwamnatocin larabawa da suka kulla hulda da Isra’ila kan yadda suka yi gum da bakunansu dangane da cin zarafin ma’aiki (SAW).
Lambar Labari: 3485311 Ranar Watsawa : 2020/10/27
Tehran (IQNA) Shugabannin gwamnatin kasar ta Sudan ne su ka tabbatar da cewa Kasar tana gab da kulla alaka da gwamnatin yahudawan Isra’ila.
Lambar Labari: 3485299 Ranar Watsawa : 2020/10/23
Tehran (IQNA) Kwamitin fatawa a Sudan ya fitar da bayanin da ke tabbatar da rashin halascin kulla alaka da Isra'ila.
Lambar Labari: 3485234 Ranar Watsawa : 2020/10/01